TAYA ZA ASAMU ZAMAN LAFIYA ATSAKANIN AL'UMA

Dolene Sai Mun Tabbatar da Adalci A Tsakaninmu Cikin Ayyuka da Maganganun Mu, Sannan Kowa Yatsaya Iya Matsayinsa Mudaina Kutsawa Cikin Al'amuranda Basu Shafemuba Walau A Addinan ce Ko Azamanan ce, Anayiwa Al amura Kutse Tayadda hakan ke janyo AKasa Gane Hakin Menene Mafi Dacewar Al`amuranmu na Rayuwa, Har yazamto Munkasa gane Ina karya take damu gujemata ko kuma ina gaskiyar take Dan Mubi Sau dayawa Duk Al Amari inba afanninka Zakayi jawabi ba Anasa Ran Barbarka zatafi Gyara yawa. ALLAH Kasa mu iya da Bakinmu mufi karfin Zuciyarmu. 📝📃Alpholtawy

Comments

Popular posts from this blog

7 throwback photos of President Muhammadu Buhari as young man who loved his family and job

10 most Religious Countries in the World by Perception

Read Why Muslims Wear White Ihram Clothing During Hajj Pilgrimage