Posts

Showing posts from May 27, 2021

TARBIYYA Fitowa ta biyu

  MATAKAN TARBIYYA Daga. Alqalamin Ismail Smart Dasunan ALLAH Mai RAHAMA Mai JINKAI. Haqiqa tarbiyya dolece a addinin mu na musulunci musan man ma na iyalanka/ki Domin ALLAH MADAUKAKI yana cewa: ﷽ یا أیهاالذین آمنو قو أنفسکم وأهلیکم نارا وقودها الناس والحجارة Awannan aya ALLAH yayi umarni ga Muminai dasu Kare kansu da iyalansu daga wata wutta Wanda yakasance makamashinta mutane ne dakuma duwatsu. ALLAH UBANGIJI katsaremu amin ya RABBI. Awannan 'Bangaren Nakeson nayi rubutu domin yan uwa musulmai su anfana. ALLAH MADAUKAKIN SARKI ya dafamin MATAKIN FARKO (Neman Aure zuwa da yakai 5yrs) Dole Akan kowa Idan yazo neman aure Yanemi Mai addini Da hali nagari Da kakkyawar zuciya. Ba kawai kyawun fuskaba ko wani martaba ko nasabar Abokin zama ba. Kuma yazamto anyi auren tanasonsa yana sonta. Domin hakanne Zaisa suji dadin zamantakewarsu ta Aure Kuma hakan Zaisa yayansu sutaso dason junansu Da Bin doka ko umarnin Da akayi masu. Domin kada yazamto uwa tace fari uba yace...

SUWAYE AHLUSSUNNAH

 MAFAKAR SUNNAH AYAU!!!         Haqiqah Babu batun Sonkai, Salafawa da 'yan izala sune ke da'awar sunnah Haqiqanin ta zallar madarar sunnah babu gauraye.  Dalilin wannan rubutu nawa: Shine nuna mecece koyarwar aqeedar sunnah. Da manufar Izala da Salafawa akan sunna dakuma mecece asalin haqiqanin aqidar sunnah    ********MECECE AQIDAH******** Aqidah:  amahangar Arufai (Malamai)_ wata hanyace wacce mutane suka kebance yadda zasu yi addini karkashin wata mazhaba bisa fahimtar magabata na farko, Bugu da kariaqidah takasance abace wacce take a aikace da furincin baka banda qudirin zuci. Ma'ana Azuci ni musulmine kuma nayarda da dukkan shika_shikan musulunci ina aikatasu amma bisa mazhabar malikiyya. To idan hakane madogarata bani da Ikon tilasta maibin mazhabar shafi'iyyah ko  ko hanafiyya. Bani damar cewa sai sunbi Hambaliyya  Idan mukayi duba danganeda yanayi nayanzu yadda rayuwa tashige rudani yadda Ake kawo abubuwa daban daban aciki...

HUKUNCIN AURE TSAKANK WANDA SUKAYI MUMMUNAR MU'AMALA KAFIN AURE

  Assalam alaikum warahamatullah Allah ya taimaki malam ya saka michi da taimakon da yake ga al'umma musulmi. Malam wani abokina ne suke son yin aure da wata to sun kusanci juna yanzu ya tambayi wani MALAM ya ce michi babu aure tsakanin su sai ita ta ce ta tambayi wani malam ya ce mata indai sunka bari har sunkayi wata uku bu su kusanci juna ba auren su ya halata to MALAM mine ne gaskiyar al'amarin?   AMSA ******* Wa alaikumus salam wa rahmatullahi wa barakatuhu. Aure tsakanin Mazinata, Malamai basuyi sa'bani game da halaccinsa ba. Amma aure tsakanin Namiji Mazinaci da Macen da bata zina, ko kuma tsakanin Mazinaciya da Namiji wanda ba ya zina, shine wasu Maluman (Kamar Imamu Ahmad) suka ce bai halatta ba. Amma su Mazinata zasu iya yin aure atsakaninsu mutukar dai ita Macen taje tayi Istibra'i. Wato zata zauna tsawon jini uku ko kuma jini guda (inji wasu maluman). Bayan ta kammala wannan za'a iya daura musu aure. Amma dai zaifi kyau garesu su tuba daga wannan mummuna...