Posts

Showing posts from August 18, 2021

HA'DIN KANMU HARYAR TSIRARMU

HADIN KANMU HANYAR TSIRARMUN   Rayuwa ta ishemu Wa’azi Malamai kuji tsoron Allah wajen Karantarwa kada kusa Son Zuciya. Domin tsira da mutuncinku aduniya da tsira da imani aran Qiyama. Dalibai muji tsoron Allah, Mufahimci junananmu Yayin Sa’bani, Kada Muce komai Malam  wane yafada Gaskiya ce, Binciken Yafi Sauraron Mu yawa. Muyi riko da Tsarin Allah Mugirmama junan mu kada Murarraba, Rabuwa A Al’uma fitinace, Yawan jayayya yanasanya Masu Son zuciya yad’a ‘Barna kuma yakan sa Wasu gaba da juna Bisa Rashin Dalili. Mukula Da amanar junan mu gun jaddada Sa’bani, Muyawaita zantawa da juna domin warware Sa’bani mukula da Wadanda ke son tada fitina a Addini Sud’in wawayene kuma jahilai, danganeda Harkokin Addini Basusan komai ba Sai musu da Cinzarafin Malamai. Akowace aqeeda akan iya Samun masu mummunar manufa da Kuma Son zuciya. Babbar matsalar rayuwa Shine aiki da Jahilci, dakuma Son Zuciya. Mu Janye Gaba da juna danganeda bambamcin aqeedah. Meyin hakan Bai fahimci addini ba, Son dun...

MATASA!!! MUKOMA GA ALLAH

 `YAN UWANA MATASA!!! MU KOMA GA ALLAH Rayuwar Matashi abin tausayine, Kana fama da Quruciya Ga kuma bakin Al`uma akanka. Idan za`afadi Damuwar Al`uma dubu, Kaso ´Dari Tasa da Hamsin (950) Na Matasa ne. Qalubale Garemu Matasa, Ban cire kainaba domin nima cikin Quruciya nake. Tabbas Muna Fuskantar Qalubalen rayuwa daga ´Bangaren zamantakewa, Har da Ibada. Saidai Raunin zuciya kuwa ya danganta da Yadda mutum yataso, Wahala ko Qunci, Tarbiyya ko Akasin hakan (Garari), Riskar iyaye da Rai ko Tashin Maraici. Idan Kasamu yin Makaranta Fani'ima (Haka akeso) In MA bakasamu ba Kaidai kada Kabar Neman ilimin Addini Domin Shidin Yalwatacce NE. Ako Ina akwaishi Amma kayi Takatsan_tsan Maluman da Kake Saurara. KADA kabi Maison Zuciya. Dukkan Wadannan Matsololin Rayuwa ce, Kirata Agaremu Shine, Mugane inane hanyar tsira kuma mecece mafita ta rayuwar mu, Ina Muka fito, Ina Zamuje, Me zamu Riska, Ina Tafiyar zata Tiqe? MATASA BAYIN ALLAH NE Kada Mushagaltu da Rudin Rayuwar ...

HA'DIN KANMU HANYAR TSIRARMU

HA'DIN KANMU HANYAR TSIRARMU Fitowa ta Hudu (¡v) Daga ✍️Ismail Hussaini Alpholtawy Yau zanyi maganane danganeda tasirin Aqidu acikin Zuqatan Mabiya, Lokaci Yanausa Abubuwan Sun Gur'bata Amma kowa gani Yake Shine Akan Tafarkin Gaskiya Dukda Cewar Wasu Abubuwan Mun Tabbatar dacewa Kuskurene Tsantsa, Amma Ginuwa Akan Aqidar damukayi, Shi yahanamu Hawa Kan Shari'ar Asali, Duk dacewa Itace tafi Zama Matsera garemu A Lahira. Misali; Zuwan Izala tafito Da gyararraki A Addinin Musulunci Sosai, Amma Ganin cewa idan Munbita Menene makomar Iyayenmu Shiyasaka Dayawan mu Suka Kauracemata, Saidai kuma Ana Samun Masu Son Zuciyar dasuke Jifanta da Munanan Qazafi, da Isgili, (da Sunan Cewa Anzo da Sabon Addini) Wadda Azahirin Gaskiya Bahakan bane, Alkawarin ALLAH ne Yazo Nacewar Duk Sadda Lokaci Yayi Nisa ALLAH Zai Tada Wani Wanda Zai Jaddada Koyarwar Addini Yakuma 'Dabbaqa Shari'ar Masoyin Sa Annabi Muhammad (s. a. w). Tabbas Dukkan Wanda yazo da Sabon Al...